8 Mayu 2024 - 05:56
News ID: 1457025
Kamfanin dillancin labaran shafin sadarwa na Ahlul Bayt (AS) na - ABNA - ya habarta maku cewa: Kamar yadda kafar yada labarai ta CNN ta ce, bayan harin murkushe su da kame dubu biyu daga cikinsu, sun jaddada cewa za su ci gaba da yajin aikin har sai an biya musu bukatunsu na ganin an daina kaiwa Falasdinawa hari ta sama da kasa.